Auren sheihk Sulaiman sore

Auren sheihk Sulaiman sore

An yi auren ne ranar Juma’a sikara 2026/6/5 a garin barkonu

yan uwa sun halarta daga Kasar Burkina Faso da Kano da Kaduna

mutani sun zo daga wurare da dama.

Mafi yawan mutani sun ce ba a taba yin taron bicch irin wannan a maraba Jos ba.

Allah ya sha a barka amin .




Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *